Wednesday, February 11
Shadow

Da Duminsa: Saka Rafali dan kasar Morocco ya hura wasan Najeriya da Egypt ya jawo cece-kuce

Rafali Jalal Jayed dan kasar Morocco ne aka nada ya hura wasan Najeriya da Egypt.

Lamarin ya dagawa ‘yan Najeriya da yawa hankali inda wasu kw ganin ba lallai awa Najeriya adalci a wasan ba.

A ranar 17 ga watan Janairu ne dai za’a buga wasan inda za’a samu wanda zai zo matsayi na uku a tsakanin kasashen biyu a gasar AFCON.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Wani Matashi Ya fice Daga Addinin Musulunci zuwa Kiristanci a Jahar Kaduna.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *