Monday, September 7
Shadow

Da Duminsa: Saka Rafali dan kasar Morocco ya hura wasan Najeriya da Egypt ya jawo cece-kuce

Rafali Jalal Jayed dan kasar Morocco ne aka nada ya hura wasan Najeriya da Egypt.

Lamarin ya dagawa ‘yan Najeriya da yawa hankali inda wasu kw ganin ba lallai awa Najeriya adalci a wasan ba.

A ranar 17 ga watan Janairu ne dai za’a buga wasan inda za’a samu wanda zai zo matsayi na uku a tsakanin kasashen biyu a gasar AFCON.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda Saheer Abdul me garin Danwake yake yaudarar mata yana daukarsu Bidiyo babu kaya a jikinsu, daga baya yace sai sun bashi kudi>>Inji Babiana

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *