Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Saka Rafali dan kasar Morocco ya hura wasan Najeriya da Egypt ya jawo cece-kuce

Rafali Jalal Jayed dan kasar Morocco ne aka nada ya hura wasan Najeriya da Egypt.

Lamarin ya dagawa ‘yan Najeriya da yawa hankali inda wasu kw ganin ba lallai awa Najeriya adalci a wasan ba.

A ranar 17 ga watan Janairu ne dai za’a buga wasan inda za’a samu wanda zai zo matsayi na uku a tsakanin kasashen biyu a gasar AFCON.

Karanta Wannan  BA RABO DA GWANI BA: Yau Shekara 15 Da Rasuwar Tsohon Shugaban Ƙasa Ummaru Musa Yar'adua

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *