Thursday, September 10
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda kasar Senegal ta karrama ‘yan wasanta da lambobin girmamawa

Kasar Senegal ta karrama ‘yan wasanta suka fi shahara da lambobin girma.

Ta basu lambobin girman ne bayan nasarar da suka yi na daukar kofin nahiyar AFRICA na AFCON.

Da yawa sun taru inda suka rika tafa musu yayin da ake basu lambobin karramawar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon:Yanda dan Shugaban kasa, Seyi Tinubu ya gaisa da diyar tsohon shugaban kasa, Zahra Buhari, sannan ya Sumbhachi kanwarta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *