Wednesday, April 15
Shadow

Kalli Bidiyon: Yanda kasar Senegal ta karrama ‘yan wasanta da lambobin girmamawa

Kasar Senegal ta karrama ‘yan wasanta suka fi shahara da lambobin girma.

Ta basu lambobin girman ne bayan nasarar da suka yi na daukar kofin nahiyar AFRICA na AFCON.

Da yawa sun taru inda suka rika tafa musu yayin da ake basu lambobin karramawar.

Karanta Wannan  'Yan darika Taron Yuyu ne, Duk Kano, babu Majalisin da ya kai na Gadon kaya cika, Dan haka Me Girma Gwamnan Kano kada ka yadda su ce maka bamu da yawa>>Inji Malam Kan neman da ake Gwamnatin Kano ta dauki mataki kan Malam Lawal Triumph

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *