Thursday, January 22
Shadow

Da Duminsa: Kasar Amurka ta aiko da wakilai na musamman Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Amurka ta aiko da wakilai na musamman zuwa Najeriya.

Zasu zo ne dan tattauna yanda kasar ta Amirka zata taimakawa yankunan da Tshàgyèràn Dhàjì ke taurawa.

Hakan na zuwane bayan da aka yi garkuwa da Kiristoci sama da 160 a jihar Kaduna.

Karanta Wannan  Wata mata dake koyawa samari kwailaye yanda ake jima'i a zahiri ta hanyar yin lalata dasu ta bayyana, tace ita ba karuwa bace ita malamace

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *