Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Kasar Amurka ta aiko da wakilai na musamman Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Amurka ta aiko da wakilai na musamman zuwa Najeriya.

Zasu zo ne dan tattauna yanda kasar ta Amirka zata taimakawa yankunan da Tshàgyèràn Dhàjì ke taurawa.

Hakan na zuwane bayan da aka yi garkuwa da Kiristoci sama da 160 a jihar Kaduna.

Karanta Wannan  Matar aure ta dabawa mijinta wuka ya mùtù bayan da ya zargeta da bin maza

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *