Saturday, August 8
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya nada jakadun kasashen America, ingila da Turkiyya

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya nada Ayodele Oke a matsayin jakadan Najeriya a kasar Amirka.

Hakanan ya nada Aminu Dalhatu a matsayin jakadan Najeriya a kasar Ingila.

Hakanan kuma ya nada Usman Isa Dakin Gari Sulaiman a matsayin jakadan Najeriya a kasar Turkiyya.

Karanta Wannan  Allah Sarki Kalli Bidiyon yanda Kocin Argentina, Lionel Scaloni ya fashe da kuka a gaban manema labarai bayan rashin nasara a wasan karshe na World Cup

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *