Sunday, May 18
Shadow

Magidanci ya koka da cewa, Matarsa na barzanar Kàśhěśhi saboda ya kasa gamsar da ita a gado

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Wani magidanci dan kimanin shekaru 49 ya koka cewa, matarsa na barazanar kasheshi saboda ya kasa gamsar da ita a gado.

Lamarin ya farune a kasar Zambia inda mijin ya kai kara kotu.

Matar ta kuma yi barazanar fara yin lalata da wasu a waje idaan mijin ya kasa gamsar da ita.

Kafar Zambia Observer ta bayyana sunan mijin a da Dennis Sikanika inda tace matar kuma sunanta Faustina Chola.

Saidai mijin yace tun kamin su yi aure, ya gayawa matar tasa cewa, shi bashi da karfin mazakuta kuma ta yadda suka yi auren a haka.

Karanta Wannan  Kalli Hoto:Wannan mutumin ya kash-she kansa bayan da ya kama matarsa na cin amanarsa da kwarto

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *