
Wannan wani Kirista ne da ya fito ya bayyana cewa, ganin Asake a aikin Umrah yasa yace addinin Musulunci shine addinin gaskiya.
Ya bayyana cewa duk abinda Asake ke bema ya samu amma gashi a Makkah yana son taba Ka’aba.
Yace shima zai je Saudiyya dan ya taba Ka’aba, dan bukatunsa su biya.