
Malamin addinin Islama, Sheikh Sanusi Kalil ya bayyana cewa an kawo masa tayin ya jagoranci malamai da zasu wa Gwamnatin APC yakin neman zabe a 2027.
Yace an ware kudi Naira Biliyan 500 sannan duk wanda zai jagoranci tafiyar za’a bashi kawo me tsoka daga cikin kudin.
Saidai malam yace bai yadda da wannan tayin ba.