
Wannan wata matashiyace data zargi kishiyar mahaifiyarta da cewa, tana kaita wajan maza.
Yarinyar tace daga Karamar hukumar Bakori ta jihar Katsina ta taso.
Tace ana dora mata talla amma ita bata son yin tallar.
Ta kara da cewa, amma bata taba yadda mazan su yi komai da ita ba duk wajan da kishiryar mahaifiyar tata ke kaita.