
Wannan wata matace data dauki hankula bayan data fito ta bayyana cewa, tana neman mijin aure.
Matar tace duk me sonta idan bashi da sana’a zata bashi jari.
Sannan zata bashi sadaki inda tace amma idan ya dage sai ya biya sadaki, abinda kawai take son ya biya shine ya wa Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Salati.
Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda tace duk wanda ke sonta ya ajiye mata lambar wayarsa a comment.