
Wani matashi ya bayyana cewa, yana jin rade-radin cewa, Matan Fina-finan Hausa Qaruwaine dan haka ya ce bari ya gwadasu ya gani.
Ya fara Gwadawa da Hadiza gabon inda yace zai kaita kasar Turkiyyan dan su hole.
A cewarsa, tace masa itama zata iya kai kanta kasar Turkiyya ba ta bin mutum kasar waje dan a yi Laalata da ita.