Saturday, December 13
Shadow

Lalacewar Wutar lantarki: An gyara wutar Abuja

Rahotanni da hutudole ke samu na cewa an gyara wutar lantarkin babban birnin tarayya Abuja.

Hukumar TCN ce ta bayyana haka a wata sanarwa da ta yi.

Tacw sauran yankunan ma ana kan kokarin gyara wutar tasu.

Karanta Wannan  Kalli Hotunan Ministan Abuja, Nyesom Wike da Dansa yayin da suka je kasar China tare wakiltar Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *