Friday, December 5
Shadow

ALHAMDULILLAH: Sheik Maqari Ya Zama Mutum Na Farko Da Ya Fi Kowa Ilmin Hadisi A Fadin Afrika

An zaɓi Farfesa Maqari daga Nijeriya a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan Manzan Allah SAW a kaf Nahiyar Afrika.

Babbar Jami’ar Musulunci ta farko wacce aka fi sani da Jami’atul Al’azahar dake ƙasar Masar ce ta ayyana babban limamin masallacin kasa Fafesa Maqari a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan Annabi da na Fiqhu.

Wace fata kuke masa?

Daga Abba Abdulaziz Fari Funtua

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Wani Dan Siyasa, kuma Dan Majalisar Tarayya daga Zamfara, Hon Abdulmalik Zannan Bungudu Ya Gwangwaje Amaryar Mawaki Dauda Rarara Ayshatul Humairah Da Kyautar Sabuwar Mota kirar BMW

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *