Tuesday, May 20
Shadow

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

ALLAH SARKI: Ta Rasu Bayan Kwana Uku Da Kai Kayan Aurenta

Ranar Juma’a da ta wuce aka kawo mata kayan aure, yau Talata kuma Allah Ya karbi rayuwarta.

Marigayiya Amirah Kogunan Hadejia, matashi Baffa Maina Hadejia ne ya so aurenta, amma Allah Ya yi ikonsa.

Allah Ya gafarta mata.

Daga Hon Saleh Shehu Hadejia

Karanta Wannan  KATSINA BA KORAFI: Gabanin Zuwan Tinubu Jihar Katsina An Hango An Rubuta Katsina Ba Ƙorafi A Allon Da Aka Sanya A Bakin Hanya Duk A Shirye-Shiryen Tarbar Shugaba Tinubu Zuwa Jihar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *