Tuesday, April 28
Shadow

A cikin hadakar ‘Yan Adawa na ADC, Peter Obi ne kawai zai iya kayar da Tinubu a zaben shekarar 2027>>Inji A’isha Yesufu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

‘Yar Fafutuka, A’isha Yesufu ta bayyana cewa, a cikin hadakae ‘yan Adawa da aka yi zuwa jam’iyyar ADC, Peter Obi ne kadai zai iya cin zabe a shekarar 2027.

A’isha ta bayyana cewa, Jam’iyyu 3 ne ke da jama’ar da babu kamarsu a Najeriya, APC, PDP da kuma Peter Obi.

Tace amma APC da PDP duk sun rasa jama’arsu inda tace jama’ar peter Obi ne kadai suka rage.

Tace ya ragewa hadakar ‘yan Adawa su baiwa Peter Obi takara ko kuma jiki magayi.

A’isha Yesufu tace rashin baiwa Peter Obi takara zai sa mutane da yawa ba zasu fito yin zabe ba abinda zai sa Tinubu ya sake cin zabe kenan.

Karanta Wannan  Da Dumi Dumi: Kungiyar matasan Arewa ta shawarci Tinubu ya zabi mataimaki kirista daga Arewa a zaben 2027 saboda hakan zai sa ba za a soki shi ba kamar yadda yayi Muslim Muslim a baya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *