Friday, December 5
Shadow

A yayin da ake ymta yada cewa an garzaya da Ganduje Landan Magashiyan, Dansa ya fito yayi bayani

Rahotanni nata yawo cewa, tsohon shugaban jam’iyyar APC kuma tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje bashi da Lafiya.

Rahotannin na kara da cewa, wai an garzaya dashi Asibiti a Landan.

Saidai daya daga cikin ‘ya’yansa ya fito ya karyata wannan ikirarin inda yace mahaifinsu na nan lafiyarsa qalau, kamar yanda muka ji daga wata majiya.

Karanta Wannan  Shahararren Dan Ťa'àďdar Nan Da Ya Addabi Ýankunan 'Yar Tashar Sahabi, Hanyar Dansadau Zuwa Magami Ya Bakunci Ĺahira, A Daidai Lokacin Da Ya Hadu Da Fushin Wasu Fusatattun Jaruman 'Yan Sakai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *