Monday, January 5
Shadow

Allah Sarki: A yau, Lahadi ne za’a yi jana’izar Abokan Dan Damben, Anthony Joshua su 2 a masallacin Birnin Landan

Rahotanni sun ce a yau Lahadi, 4, ga watan Janairu na shakerar 2026 ne za’a yi jana’izar abokan dan Damben Najeriya, Anthony Joshua 2 da suka rasu a hadarin mota da ya rutsa dasu a Najeriya.

Za’a yi jana’izar ne a masallacin Landan.

Hakan zai baiwa ‘yan Uwa da abokan arziki damar halartar sallar Jana’izar tasu a yau.

Rahotanni sun ce Anthony Joshua ya koma Landan din.

Karanta Wannan  Tsadar rayuwa tasa yanzu da yawan 'yan Najeriya basa iya sayen magunguna>>Kungiyar masu Hada magunguna ta Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *