Sunday, February 8
Shadow

Allah Sarki: A yau, Lahadi ne za’a yi jana’izar Abokan Dan Damben, Anthony Joshua su 2 a masallacin Birnin Landan

Rahotanni sun ce a yau Lahadi, 4, ga watan Janairu na shakerar 2026 ne za’a yi jana’izar abokan dan Damben Najeriya, Anthony Joshua 2 da suka rasu a hadarin mota da ya rutsa dasu a Najeriya.

Za’a yi jana’izar ne a masallacin Landan.

Hakan zai baiwa ‘yan Uwa da abokan arziki damar halartar sallar Jana’izar tasu a yau.

Rahotanni sun ce Anthony Joshua ya koma Landan din.

Karanta Wannan  Wahalar da 'yan Najeriya suka shiga bayan da aka cire tallafin man fetur ba itace abin dubawa ba, Abinda ya kamata ya damemu shine abinda zai faru da ba'a cire tallafin man fetur din ba>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *