Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: An yi Yunkurin yiwa Shugaban kasar Burkina Faso Jhuyin mulki

Rahotanni sun bayyana cewa, An yi yunkurin yiwa shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore Jhuyin mulki.

Saidai Yunkurin bai yi nasara ba.

Lamarin ya farune a ranar Asabar.

Kafafen watsa labarai na asar sun zargi hannun kasashen waje a lamarin.

Karanta Wannan  Kamfanonin Dangote sun zo na daya a Afrika wajan samar da kayan Masarufi a shekarar 2025

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *