Friday, December 12
Shadow

Allah Sarki Kalli Hotuna: Wasu daga cikin daliban Jihar Kebbi

Wadannan wasu daga cikin Dalibai mata ne na makarantar jihar Kebbi da ‘yan Bìndìgà suka yi Gharkuwa dasu.

Rahotanni dai sun ce wasu daga cikin daliban sun kubuto daga hannun ‘yan Bindigar

Karanta Wannan  Ku kara Hakuri da shugaba Tinubu an kusa fara cin ribar wahalar da ake sha>>Inji Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *