Monday, April 6
Shadow

ALLAHU AKBAR: Ta Karɓi Musulunci Bayan Ta Auri Musulmi, Inda Ta Sauya Suna Daga Ojima Zuwa Karima

ALLAHU AKBAR: Ta Karɓi Musulunci Bayan Ta Auri Musulmi, Inda Ta Sauya Suna Daga Ojima Zuwa Karima.

Karima wacce ‘yar kabilar Igala ce, ta ķaŕbì Musulunci ne a babban masallacin Juma’a na garin Abocho dake karamar hukumar Dekina a jihar Kogi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mu muna neman Ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam kuma ko wanda ba Musulmi ba sai sun amfana da cetonsa>>Inji Malam a matsayin martani ga Dr. Hussain Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *