Tuesday, February 24
Shadow

ALLAHU AKBAR: Ta Karɓi Musulunci Bayan Ta Auri Musulmi, Inda Ta Sauya Suna Daga Ojima Zuwa Karima

ALLAHU AKBAR: Ta Karɓi Musulunci Bayan Ta Auri Musulmi, Inda Ta Sauya Suna Daga Ojima Zuwa Karima.

Karima wacce ‘yar kabilar Igala ce, ta ķaŕbì Musulunci ne a babban masallacin Juma’a na garin Abocho dake karamar hukumar Dekina a jihar Kogi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Wannan Bafulatanin Makiyayi ya dauki Hankula bayan da yace sun Làlàtà gonar Fasto data malam Hisabi sai a Lahira

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *