Tuesday, March 17
Shadow

An baiwa Gwamnatin tarayya shawarar ta sa a Dauki Azumi duka Najeriya gobe dan awa ‘yan kwallon Najeriya, Super Eagles Addu’ar samun nasara a wasan da zasu yi da Morocco

An baiwa Gwamnatin tarayya shawarar tasa a dauki Azumi gobe, Laraba dan a taya ‘yan kwallon Najeriya, Super Eagles addu’ar nasara.

Ranar Alhamis idan Allah ya kaimu za’a buga wasan kusa dana karshe tsakanin Najeriya da me masaukin baki, Morocco.

Me sharhi akan harkar tsaro, Deji Adesogan ne ya bayar da wannan shawarar.

Karanta Wannan  Wani Bincike ya gani masa da suka fito daga kauye da kuma ke fama da talauci da yunwa sun fi son mata masu manyan Nònùwà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *