Tuesday, May 19
Shadow

Masanin Taurari yace a iya duban da suka yi basu ga cewa wata kasa zata kawowa Najeriya Khari ba a wannan shekarar

Wani dake ikirarin Ilimin Taurari ya bayyana cewa, a iya dubansu, basu ga cewa, wata kasa zata kawowa Najeriya Hari ba a wannan shekarar.

Ya ce dan haka mutane su kwantar da hankalinsu game da barazanar kasar Amurka.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Dan gidan Gwamnan jihar Anambra Charles Soludo kenan wanda a baya rahotanni suka rika cewa dan Luwady ne yake rawa data dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *