Wednesday, April 29
Shadow

Masanin Taurari yace a iya duban da suka yi basu ga cewa wata kasa zata kawowa Najeriya Khari ba a wannan shekarar

Wani dake ikirarin Ilimin Taurari ya bayyana cewa, a iya dubansu, basu ga cewa, wata kasa zata kawowa Najeriya Hari ba a wannan shekarar.

Ya ce dan haka mutane su kwantar da hankalinsu game da barazanar kasar Amurka.

Karanta Wannan  Shugaba Tinubu zai fara duba ayyukan Ministoci dan ganin wanne yafi kokari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *