Friday, June 26
Shadow

Kalli Bidiyon: Ta je kasar Saudiyya a gaban dakin Ka’aba tana rokon Allah ya saka mata kan samarin da suka yaudareta

Wannan wata matashiya ce data je kasar Saudiyya tana rokon Allah a dakin Ka’aba cewa ya saka mata kan samarin da suka yaudareta.

Saidai daga baya an gano ashe Soja Boy yayi rawa da ita.

Lamarin ya jawo cece-kuce sosai.

https://www.tiktok.com/@danabroad001/video/7593680635772898582?_r=1&_t=ZS-932Z6MlF3Q0
Karanta Wannan  Yanzu Adadin 'Ya'yana Da Suka Sauke Kur'ani Sun Kai Biyar, Inji Jarumin Finfinan Hausa, Iliyasu Tantiri

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *