Tuesday, May 19
Shadow

Kalli Bidiyon: Ta je kasar Saudiyya a gaban dakin Ka’aba tana rokon Allah ya saka mata kan samarin da suka yaudareta

Wannan wata matashiya ce data je kasar Saudiyya tana rokon Allah a dakin Ka’aba cewa ya saka mata kan samarin da suka yaudareta.

Saidai daga baya an gano ashe Soja Boy yayi rawa da ita.

Lamarin ya jawo cece-kuce sosai.

https://www.tiktok.com/@danabroad001/video/7593680635772898582?_r=1&_t=ZS-932Z6MlF3Q0
Karanta Wannan  Dan Datti Baba Ahmad me jami'ar Base University dake Abuja ya kammala karatu daga jami'ar Landan, Lamarin ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *