Friday, March 13
Shadow

An ce a sha ruwane idan dare ya shiga ba idan rana ta fadi ba>>Inji Sheikh Zakzaky

Malam Sheikh Zakzaky ya bayyana cewa idan an kai Azumi, an ce a sha ruwane idan dare ya shiga ba wai idan rana ta fadi ba.

Malam ya bayyana hakane a wani karatunsa inda yace ba wai da mutum ya daina ganin rana ake shan ruwa ba, sai duhub dare ya shiga.

@auntyshanmix80

A daure a saurara zamu amfana masu karya azumi saboda rashin sani #nigeriainamafita #ramadan2025

♬ original sound – TIKTOK-TEAM BACK-UP 1
Karanta Wannan  Ku baiwa Zuciyarku hakuri ko tana so ko bataso ku sake zaben mu, saboda mu samu kammala gyaran da muka fara, idan kuka zabi wani shugaban kasa, ba Tinubu ba, za'a samu babbar matsala dan zai dakatar da duka ayyukan ci gaban da ya fara ne>>Gwamnatin Tinubu ta roki 'yan Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *