
Ogan wannan yaron ya huquntashi a wajan aiki saboda zargin zuwa wajan Maulidi
Saidai ‘yan Darika da yawa sun ce zasu dauki nauyin yaron da karatunsa har zuwa Jami’a sannan sun ce bai kamata ma yana zuwa wajan neman kudi ba a shekarunsa.
Sun ce zasu rika baiwa iyayen yaron ninkin kudin da yake samu a wajan aikin dandai a barshi yayi karatu.
Bidiyonsa ya karade kafafen sada zumunta inda ake ta tafka muhawara