
Matashiya da ta je Dubai cirani ta tara naira Miliyan 3 a asusun bankinta na Access Bank amma aka sacesu, ta bayyana bayanan bankinta(Bank Statement) da suka nuna yanda aka mata satar.
Tace bankin sun ce ba abinda zasu iya mata taje Wajan ‘yansanda.
Amma tace ita bata da ko sisi dan haka tana kiran ‘yan Najeriya su taimaka mata.