Friday, January 16
Shadow

An kama wani dalibi a jihar Naija saboda zargin sukar Gwamnan Jihar

Rahotanni daga jihar Naija na cewa, an kama wani dalibin jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida University saboda zargin ya soki gwamnan jihar, Mohammed Umar Bago.

Sunan dalibin da aka kama Abubakar Isah Mokwa kuma an kamashine ranar Alhamis a dakinsa dake garin Lapai.

An kamashine bayan da yayi rubutu yana sukar Gwamnan Gwamnan a shafinsa na Facebook.

Kakakin ‘yansandan jihar, SP Wasiu Abiodun ya tabbatar da kamen inda yace suna kan binciken wanda akw zargin.

Karanta Wannan  Amnesty ta buƙaci kotu ta janye umarnin kamo Hamdiyya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *