Friday, December 26
Shadow

An kama wani dalibi a jihar Naija saboda zargin sukar Gwamnan Jihar

Rahotanni daga jihar Naija na cewa, an kama wani dalibin jami’ar Ibrahim Badamasi Babangida University saboda zargin ya soki gwamnan jihar, Mohammed Umar Bago.

Sunan dalibin da aka kama Abubakar Isah Mokwa kuma an kamashine ranar Alhamis a dakinsa dake garin Lapai.

An kamashine bayan da yayi rubutu yana sukar Gwamnan Gwamnan a shafinsa na Facebook.

Kakakin ‘yansandan jihar, SP Wasiu Abiodun ya tabbatar da kamen inda yace suna kan binciken wanda akw zargin.

Karanta Wannan  Subhanallahi: Arewa har an kai haka? Kalli Bidiyon yanda wasu suka fito da Iyskancin da ba'a taba yi ba a Arewa, komai na Bhadala suna yi, Anata Allah wadai dasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *