Wednesday, April 8
Shadow

An yimin Wahayi, ko me Tinubu zai yi ba zai sake cin zabe a 2027 ba>>Inji Fasto Elijah Ayodele

Fasto Elijah Ayodele ya bayyana cewa, an masa Wahayin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba zai sake cin zabe ba.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai a kafafen sadarwa.

Faston dai ya sha yin hasashen abubuwn da zasu faru a Najeriya

Karanta Wannan  A Titi Muke Kwana Ni Da Mahaifiyata Saboda Otal Din Da Muke Kwana Kudinmu Ya Kare Har An Kwace Mana Jakunkunanmu Saboda Suna Bin Mu Ba Shi, Inji Iyalan Marigayi Tsohon Sarkin Kano, Marigayi Ado Bayero

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *