Wednesday, April 8
Shadow

APC ce silar matsalar tsaro a Najeriya ita ta kawo matsalar dan ta kawar da Jonathan daga kan mulki>>Inji Datti Baba Ahmad

Datti Baba Ahmad wanda dan takarar mataimakin shugaban kasa ne a jam’iyyar Labour party a shekarar 2023 ya bayyana cewa, jam’iyyar APC ce ta kawo matsalar tsaro da ake fama da ita a Najeriya.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV.

Yace APC ce ta kawo matsalar tsaro a kokarin kawar da gwamnatin Tsohon shugaban kasa Jonathan.

Yace wannan martanine maganar da El-Rufai yayi kan matsalar tsaro.

Karanta Wannan  Wata Sabuwa: Gwagwaren Nijeriya Ku Shirya, Za Mu Fara Karbar Haraji Daga Wajen Ku Domin Rabawa Masu Iyalin Dake Fadin Kasar Nan, Inji Gwamnatin Tarayya, Ta Bakin Ministan Cikin Gida, Olubinmi Tunji-Ojo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *