Thursday, February 26
Shadow

APC ce silar matsalar tsaro a Najeriya ita ta kawo matsalar dan ta kawar da Jonathan daga kan mulki>>Inji Datti Baba Ahmad

Datti Baba Ahmad wanda dan takarar mataimakin shugaban kasa ne a jam’iyyar Labour party a shekarar 2023 ya bayyana cewa, jam’iyyar APC ce ta kawo matsalar tsaro da ake fama da ita a Najeriya.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV.

Yace APC ce ta kawo matsalar tsaro a kokarin kawar da gwamnatin Tsohon shugaban kasa Jonathan.

Yace wannan martanine maganar da El-Rufai yayi kan matsalar tsaro.

Karanta Wannan  Ya dauke ta ya kai ta gidansa suka kwana da Alkawarin Zai bata Naira dubu dari da hamsin, saidai ya mata Alert din karya(Fake) alert, tana ta kuka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *