Friday, December 5
Shadow

APC ce silar matsalar tsaro a Najeriya ita ta kawo matsalar dan ta kawar da Jonathan daga kan mulki>>Inji Datti Baba Ahmad

Datti Baba Ahmad wanda dan takarar mataimakin shugaban kasa ne a jam’iyyar Labour party a shekarar 2023 ya bayyana cewa, jam’iyyar APC ce ta kawo matsalar tsaro da ake fama da ita a Najeriya.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV.

Yace APC ce ta kawo matsalar tsaro a kokarin kawar da gwamnatin Tsohon shugaban kasa Jonathan.

Yace wannan martanine maganar da El-Rufai yayi kan matsalar tsaro.

Karanta Wannan  'Yadda tsohon mijina ya sake ni bayan ƙwace min kwangilar biliyoyin naira'

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *