Monday, December 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Da Duminsa: A hukumance, Shugaba Tinubu ya tabbatarwa da Ganduje sabon mukamin da ya bashi

Da Duminsa: A hukumance, Shugaba Tinubu ya tabbatarwa da Ganduje sabon mukamin da ya bashi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar kula da harkokin Filayen jiragen sama ta Najeriya, FAAN ta tabbatar da Dr. Abdullahi Umar Ganduje a matsayin shugaban ta. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan da Ganduje ya sauka daga shugaban APC. An sanar da hakan ne a Abuja yayin taron kwamitin gudanarwar hukumar.
Kalli Bidiyon: Wallahi ‘yan Tijjaniyya Kafurai ne har sai sun tuba sun daina abinda suke>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Kalli Bidiyon: Wallahi ‘yan Tijjaniyya Kafurai ne har sai sun tuba sun daina abinda suke>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
Malamin addinin Islama na jihar Kano, Sheikh Lawal Triumph ya ce Wallahi 'yan Tijjaniyya Kafurai ne har sai sun tuba sun daina abinda suke yi. Ya bayyana hakane a wani sabon wa'azinsa. Yace amma ko da 'yan Izala sun zauna da 'yan darika ba wai dan sun yadda da abinda suke ba, yace saboda annabi ma ya zauna da wadanda ma ba musulmai ba. Kalli Bidiyon anan: https://vm.tiktok.com/ZMSbK2Ujo https://www.tiktok.com/@abu.abdurrahman.o/photo/7524673293325012230?_d=secCgYIASAHKAESPgo8cqsin68KwpyP%2BEv7sPRjhRb%2BaLdhB%2Fp4kRVyiFgBWsI6kHuGUqdIO7U2T1%2FXrbhFySqjthNvRlSM1%2F8VGgA%3D&_r=1&_svg=1&aweme_type=150&checksum=400802021453ec59ff60dc5cdb551c48627b13be8385e1c3f0313eade0e4184b&cover_exp=v2&link_reflow_popup_iteration_sharer=%7B%22click_empty_to_play%22%3A1...
Nifa dama ko da Ina APC munafurtarsu nake, Kuma APC din ce ta koyamin Munafurci a siyasa>>Inji Babachir David Lawal

Nifa dama ko da Ina APC munafurtarsu nake, Kuma APC din ce ta koyamin Munafurci a siyasa>>Inji Babachir David Lawal

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachir David Lawal ya bayyana cewa, shi daka can ko da yana APC Munafurtar jam'iyyar yake. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi wadda jaridar Vanguard ta ruwaito. Babachir yace APC da Wike sune suka koya musu munafurci a siyasa, kana cikin jam'iyya amma kanawa wata jam'iyyar aiki. Ya bayyana cewa suna son su canja Gwamnatin Tinubu ne saboda ya ci amanarsu.
Kalli Bidiyo: Ban taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na yi rashin nasara ba>>Inji Atiku da aka tambayeshi ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC?

Kalli Bidiyo: Ban taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na yi rashin nasara ba>>Inji Atiku da aka tambayeshi ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC?

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana cewa, bai taba neman tikitin tsayawa takarar shugaban kasa yayi rashin nasara ba. Ya bayyanna hakane yayin da 'yan jarida ke tambayarsa shin ko yana ganin zai iya samun tikitin tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC? Atiku da kuma aka tambayeshi kan ba zai hakura ya barwa matasa ba? Yace ai Dimokradiyya ake yi, matasan su fito au nema. https://twitter.com/chibuzo_mikel/status/1942569659280285918?t=kVpAzm...
Gwamnati ta nemi bankuna su fara kai mara rahoton duk wanda yayi hadahadar kasuwancin data wuce Naira Miliyan 5

Gwamnati ta nemi bankuna su fara kai mara rahoton duk wanda yayi hadahadar kasuwancin data wuce Naira Miliyan 5

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar tattara haraji ta kasa FIRS ta nemi bankuna da su fara kai mata rahoton duk me ajiya da bankunan da ya yi hadahadar kasuwancin data zarta ta Naira Miliyan 5 a wata. Wannan sabuwar doka zata fara aiki ne nan da shekarar 2026. Wannan na daga cikin sabuwar dokar Harajin da Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa hannu kwanannan. Hakanan za'a yi amfani da wannan abun domin karfafa biyan Haraji da kuma dakile Almundahanar kudade. Ana tsammanin duk wata ne ba...
Allahu Akbar: Kalli Bidiyon yanda aka gano Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta musulmai a cikin Baibul

Allahu Akbar: Kalli Bidiyon yanda aka gano Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta musulmai a cikin Baibul

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shahararren tsohon soja wanda ya koma malamin da'awa, Adam Ashaka ya je wajan wasu kiristoci inda yake musu wa'azi da neman su dawo addinin Musulunci. Anan ne ya dauko Baibul ya nuna musu inda Annabi Isa(AS) yayi Sallah irin ta Musulmai. Saidai duk da haka basu karbi addinin Addinin Musulunci ba. https://www.tiktok.com/@adamashaka07/video/7524854379111845126?_t=ZM-8xsjfFl4nll&_r=1 Adam Ashaka dai shine wanda a kwanakin bayana aka sha dambarwa dashi da Sheikh Daurawa...
Jam’iyyar ADC ta dauki lauyoyi kusan 100 su kareta a kotu

Jam’iyyar ADC ta dauki lauyoyi kusan 100 su kareta a kotu

Duk Labarai
ADC ta hayo lauyoyi 97 su kare ta a gaban kotu a ƙarar da ta ke zargin APC ce ta shigar. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam’iyyar haɗaka ta ADC ta hayo tawagar lauyoyi 97 domin kalubalantar abin da ta bayyana a matsayin “karar bogi” da ta ke zargin APC ta shigar da shugabancin rikon kwaryar jam’iyyar, wanda ya hada da tsohon Shugaban Majalisar Dattawa, David Mark, da tsohon Minista, Rauf Aregbesola. Tawagar lauyoyin, karkashin jagorancin Barrista Mohammed Sheriff, ta bayyana hakan a Abuja a jiya Talata, inda t...
Wata Sabuwa: Za’a kara kudin wutar Lantarki a Najeriya

Wata Sabuwa: Za’a kara kudin wutar Lantarki a Najeriya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin kara kudin wutar Lantarki a Najeriya. Rahoton yace Ministan wutar Lantarki, Adebayo Adelabu ne ya bayyana hakan a wajan wani taro a Abuja. Yace za'a kara farashin kudin wutar lantarkin ne saboda dakatar da hauhawar da bashin da bangaren wutar ke fama dashi ke yi. Naira Tiriliyan 4 ne ake bin bangaren wutar bashi. Wannan magana tasa tana nufin, za'a dakatar da biyan kudin tallafin wutar lantarki da gwamnatin tarayya ke ...
Bani da alaka ta kusa ko ta Nesa da Abacha, Makiyana ne masu son bata min suna suke hadani dashi>>Inji Peter Obi

Bani da alaka ta kusa ko ta Nesa da Abacha, Makiyana ne masu son bata min suna suke hadani dashi>>Inji Peter Obi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour party a zaben shakerar 2023, Peter Obi ya bayyana cewa, masu hadashi da tsohon shugaban kasa, Marigayi Janar Sani Abacha makiyansa ne. Peter Obi yace bashi da wata alaka da Abacha. Yace haduwar da suka yi da Abacha, sun jene a kungiyance a matsayin 'yan kasuwa masu shigo da kaya daga wajen Najeriya. Yace amma ba harkar siyasa ce ta hadashi da Abacha ba. Yace masu yada cewa, yana da alaka da Abacha suna da wata manufa da suke so...
Shugaban ADC David Mark yayi karin haske kan rahotan cewa, yana son Atiku ya fito shugaban kasa, Peter Obi ya masa mataimaki

Shugaban ADC David Mark yayi karin haske kan rahotan cewa, yana son Atiku ya fito shugaban kasa, Peter Obi ya masa mataimaki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugabancin jam'iyyar ADC ya musanta rahoton dake cewa, suna goyon bayan Atiku Abubakar ya tsaya takara shugaban kasa Peter Obi ya masa mataimaki Shugaban jam'iyyar, David Mark ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Talata. Ya bayyana cewa, Bashi da ikon zabar wanda zai zama dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar. Yace jam'iyyar ta 'yan jam'iyyar ce kuma ta 'yan Najeriya ne. Yayi kira ga 'yan Najeriya da su shiga jam'iyyar ta ADC dan ganin an gya...