Monday, December 15
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Kalli Bidiyo: Wannan wane irin Bala’ine? Gfresh ya koka kan yanda mata kawayensa ke son hurewa matarsa kunne

Kalli Bidiyo: Wannan wane irin Bala’ine? Gfresh ya koka kan yanda mata kawayensa ke son hurewa matarsa kunne

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron Tiktok, Gfresh Al'amin ya koka da yanda mata, Musamman tsohuwar Budurwarsa Alpha ke son hurewa matarsa, 'Yar Yola Kunne. Gfresh ya bayyana cewa bai ma san matarsa na magana da Alpha ba. A karshe yayi Gargadin cewa idan basu kyale matar tasa ba, zai kaisu kotu. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7524761532173946117?_t=ZM-8xrcESBHHdd&_r=1 Fadan dai ya farane bayan da Gfresh ya wallafa hoton Bidiyonsa tare da Sadiya Haruna yana bata lemu a baki.
Kawai kuna son hada ni fada da ‘yan Najeriya ne, amma Ba fa zai yiyu in iya Gyara Najeriya a shekaru 2 ba>> Shugaba Tinubu ya gayawa IMF

Kawai kuna son hada ni fada da ‘yan Najeriya ne, amma Ba fa zai yiyu in iya Gyara Najeriya a shekaru 2 ba>> Shugaba Tinubu ya gayawa IMF

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyanawa hukumar bada Lamuni ta Duniya, IMF cewa ba zai yiyu ya gyara Najeriya a cikin shekaru 2 ba. Shugaban ya bayyana hakane ta bakin hadiminsa, Tope Fasua a wata hira da aka yi dashi a kafar Channels TV. Ya bayyana cewa abin takaici ne ace suna kan gyara ba'a gama ba amma ai ta kira ana cewa, wai basa kokari. Yace a dakata su gama gyaran da suke sannan a musu hukunci. Yace wadannan kalamai na hukumar IMF zasu iya tunzura 'yan Najeri...
Kalli Bidiyo: Na baka awa 24 ka fito ka janye cin zarafin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da ka yi ta hanyar jingina masa Kwarkwata ko kuma mu yi abinda bai kamata ba>>Na Annabi ya gayawa Sheikh Lawal Triumph

Kalli Bidiyo: Na baka awa 24 ka fito ka janye cin zarafin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da ka yi ta hanyar jingina masa Kwarkwata ko kuma mu yi abinda bai kamata ba>>Na Annabi ya gayawa Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani da ake cewa na Annabi ya yiwa Sheikh Lawal Triumph gargadin cewa nan da awanni 24 ya fito ya janye kalaman jingina kwarkwata ga Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) da yayi. Yace idan bai janye kalaman nasa ba, zasu yi abinda bai kamata ba. Ya bayyana hakane a shafinsa na Tiktok inda yace su idan aka taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) basa kyalewa. https://www.tiktok.com/@naannabitv/video/7524683877848223032?_t=ZM-8xrR92oU5sj&_r=1 Sheikh Lawal Triumph dai ya k...
Kalli Bidiyo: Yanda majalisar Dattijai ta jibge jami’an tsaro dan hana sanata Natasha Akpoti komawa majalisar duk da umarnin kotu

Kalli Bidiyo: Yanda majalisar Dattijai ta jibge jami’an tsaro dan hana sanata Natasha Akpoti komawa majalisar duk da umarnin kotu

Duk Labarai
A yau, Talata ne majalisar Dattijai ta Jibge jami'an tsaro dan hana sanata Natasha Akpoti komawa majalisar. Hakan na zuwane duk da umarnin da kotu ta bayar na cewa a janye dakatarwar da akawa sanata Natasha Akpotin. Saidai majalisar tacw sai ta yi zama na musamman akan lamarin. https://twitter.com/LeadershipNGA/status/1942549531108790682?t=GsJX8N6UL6KW8BOrCdqcEw&s=19 An dai dakatar da sanata Natasha Akpoti ne saboda zargin kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio da nemanta da lalata da kuma take dokokin majalisar.
Kalli Bidiyo: Munirat Abdulsalam ta fara yiwa Kirista Tonon Silili inda ta bayyana wani sirri da tace ba zai musu dadi ba

Kalli Bidiyo: Munirat Abdulsalam ta fara yiwa Kirista Tonon Silili inda ta bayyana wani sirri da tace ba zai musu dadi ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Munirat Abdulsalam ta fara yiwa Kirista tonon Silili inda tace har yanzu bata gane speaking in tongues ba. Munirat tace zasu je coci sai ta ji anata wasu dalasimai wanda basu da ma'ana. Tace wai sai ace Holy Spirit ne ya shigi mutum. Tace taje cocin amma ita bata ji ya shigeta ba. https://www.tiktok.com/@muneeratabdulsalambackup/video/7524722970883804434?_t=ZM-8xrOpn2Ksnm&_r=1 Munirat ta yi wannan maganane bayan da wani yace mata ta koma Kirista. Ta sake...
Kalli Bidiyo: Duka litattafan Darika da Shi’a sun tabbatar akwai kwarkwata a zamanin Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam)>>Inji Malam Musa Asadussunnah

Kalli Bidiyo: Duka litattafan Darika da Shi’a sun tabbatar akwai kwarkwata a zamanin Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam)>>Inji Malam Musa Asadussunnah

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malam musa Asadussunnah ya bayyana cewa, Litattafan Darika da Shi'a duka sun tabbatar akwai kwarkwata a zamanin Annabi(Sallallahu alaihi wasallam) Ya bayyana hakane yayin wata hira da aka yi dashi ta kai tsaye a ahafin sada zumunta. Malamin ya kara da cewa, Hadisin da ake magana akai, ba cewa yayi akwai kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam) ba, cewa yayi matar tana dubawa dan ganin ko akwai kwarkwata. https://www.tiktok.com/@pandodata/video/7524659705663261...
Kalli Bidiyon: Kaso 99.99 na masu laifin da ake kamawa a jihar mu ta Anambra Inyamurai ne ba Fulani ba>>Inji Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo

Kalli Bidiyon: Kaso 99.99 na masu laifin da ake kamawa a jihar mu ta Anambra Inyamurai ne ba Fulani ba>>Inji Gwamnan jihar Anambra, Charles Soludo

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Gwamnan jihar Anambra Charles Soludo ya bayyana cewa, kaso 99.99 na masu laifuka da garkuwa da mutane da ake kamawa a jihar, Inyamurai ne ba Fulani ba. Ya bayyana hakane a wajan wani taro dake gudana. Hakan na zuwane a yayin da kusan duk wani laifi musamman na garkuwa da mutane da ya faru a yankin Inyamurai ana alakantashi da cewa Fulanine. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1942584757952672226?t=2iH-fRc24tSiU_3J8-uroQ&s=19 Lamarin dai ya ja...
Wannan wulakanci ne: Kalli Bidiyon yanda wani ya daina saurarin shugaba Tinubu a wajan Taron BRICS da ake yi a kasar Brazil yayin da yake jawabi

Wannan wulakanci ne: Kalli Bidiyon yanda wani ya daina saurarin shugaba Tinubu a wajan Taron BRICS da ake yi a kasar Brazil yayin da yake jawabi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A wajan taron kasashen dake karkashin kungiyar BRICS dake gudana a kasar Brazil. A yayin da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zo yin jawabinsa, an ga yanda wani dake bayansa na cire abin sauraren jawabin kunne da ake sakawa inda ya canjashi da wani. https://www.tiktok.com/@kingovieovie/video/7524402664076004613?_t=ZM-8xrHxKsGBLa&_r=1 Wasu dai sun yi fassarar cewa, ya gaji da jin abinda Tinubu ke cewa ne shiyasa yayi hakan.
Har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakanin Buhari da Tinubu>>Inji Garba Shehu

Har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakanin Buhari da Tinubu>>Inji Garba Shehu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me magana da yawun tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, Malam Garba Shehu yace har yanzu akwai kyakkyawar alaka tsakanin Shugaba Buhari da Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana hakane a Trust TV yayin wata hira da aka yi dashi. Malam Shehu yace Buhari yakan ce ba zai zama Butulu ba, Jam'iyyar data bashi damar zama shugaban kasa sau biyu, ba zai mata zagon kasa ba. Sannan yace duk wanda ya san yanda aka hada APC da gwagwarmayar da aka sha har ta ci zabe, ba zai so yayi wani ...
Ji yanda Shekarau da wasu ‘yan PDP suka ki kula Atiku yayin da yaje Gaisuwar Dantata a Kano

Ji yanda Shekarau da wasu ‘yan PDP suka ki kula Atiku yayin da yaje Gaisuwar Dantata a Kano

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau, tare da daukacin shugabannin jam’iyyar PDP a jihar, sun yi watsi da ziyarar da tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai ga iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata a ranar Lahadi. THE GUARDIAN ta rawaito cewa Shekarau, wanda mamba ne na kwamitin amintattu na PDP kuma jagoran adawa a Kano, ba a ga fuskar sa ba a cikin tawagar manyan jami’an da suka raka Atiku yayin ziyarar ta’aziyyar da suka kai gidan marigayi Dant...