Idan Baku Daukar shawarwarin da muke bayarwa ba za’a kawo karshen matsalar tsaro ba a kasarnan>>Akpabio ya Gargadi Tinubu
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Kakakin majalisar Dattijai ya gargadi bangaren zartaswa akan su daina sukar shawarar da majalisar ke bayarwa kan yanda za'a magance matsalar tsaron kasarnan.
Majalisar Dattijai dai ta bayar da shawarar a yi taron karawa juna sani na kwanaki 2 dan samo hanyar da za'a magance matsalar tsaron Najeriya.
Saidai Ministan tsaro, Muhammad Badaru Abubakar ya bayyana cewa ba ta irin hakane za'a kawo karshen matsalar tsaro ba inda yace kwamandojin sojoji ne ke bayar da odar yanda za'a kai ...








