Saturday, November 8
Shadow

Ni ba irin sakarkarun ‘yan siyasar nan bane wanda kawai daga an musu zargin karya sai su sauka daga mukaminsu, Ni ba zan sauka daga kan mukami na ba>>Godswill Akpabio

Kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio ya bayyana cewa ba zai sauka daga kan mukaminsa ba saboda zarge-zargen karya da ake masa.

Ya bayyana hakane bayan da Sanata Natasha Akpoti ke zarginshi da nemanta da lalata sannan kuma Aka zargeshi da aikata magudin zabe.

Akpabio yace idan magana ta shiga kotu aka wankeshi ko wa zai gane cewa shi ba me laifi bane.

Karanta Wannan  Bayan da mahaifin Bilyaminu ya fito ya ce ya yafewa Maryam Sanda kuma shine ma yayi kokarin ganin Shugaba Tinubu ya yafe mata, Wani dan Uwan Biliyaminun ya fito yace bayan rasuwar Biliyaminu, Mahaifin ya hanasu sakat akan Gado, Aka bashi Miliyan 5 amma yace bai yadda ba, ya je kotu saida aka bashi Miliyan 10 daga cikin kudin gadon

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *