Labarin matarnan me Danwake da tawa karamin yaro Almajiri fyade a jihar Bauchi ya dauki hankula sosai.
A ci gaban labarin da muka samu shine an kai yaron Asibiti inda aka masa gwajin lafiya.
Sannan bayan nan an mikashi ga iyayensa.
Ita kuma me Danwake za'a kaita gaban kuliya.
JARUMAR MATA: Tà Çàķawa Ķwàrtòn Da Ya Yi Yùnkùrin Yi Màťà Fýadè Wùķa A Garin Jòs.
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Daga Aminu Lawal Hassan
Wannan Halima Ibrahim 'ýa ta ce, mahaifinta Alh Ibrahim kanina (cousin) ne, su na zaune garin Jos.
Shekaran jiya barawo ya shiga gidanta da rana ya yi ma ta sata sannan ya nemi ya yi ma ta fýaďè ta ki, shine ya sa wùķa ya nemi ya yi mata ýañķan rago Allah Ya tsare, amma ya ji ma ta çìwo a wuya, ita kuma cikin ikon Allah ta kwace wukar ta soke shi a ciki.
Yanzu haka tana...
Gwamnatin Najeriya ta sanar cewa za a bai wa mahajjatan ƙasar kuɗin guzirinsu a hannu maimakon amfani da kati ko kuma asusun banki.
Wata sanarwa daga ofishin Mataimakin Shugaban Ƙasa Kashim Shettima ta ce shi ne ya nema wa mahajjatan sauƙin daga Babban Bankin Najeriya CBN.
"An bayyana damuwa game da tsarin da CBN ya sharɗanta na kowane mahajjaci ya yi amfani da katin banki a matsayin wanda zai iya kawo tarnaƙi ga tsari da aikin gudanar da Hajjin 2025," in ji sanarwar da Stanley Nkwocha ya fitar.
Ta ambato kwamashinan tsare-tsare da ayyukan kuɗi na hukumar alhazai, Aliu Abdulrazaq, na cewa hakan zai bai wa mahajjan Najeriya damar kashe da hannunsu yayin ibadar a Saudiyya.
"Tun kafin yanzu mun sha yin ganawa game da kuɗin guziri a aikin Hajjin na 2025. Daga baya mataimakin shugab...
A safiyar yaune muka tashi da labarin cewa hukumar Hisbah ta jihar Kano ta Haramta jin wakar Amanata ta Hamisu Breaker.
Da yawa basu san wannan waka ba kamin Hisbah ta Haramtata, sai bayan da aka Haramtata ne mutane da yawa suka fara sauraren wakar.
https://www.tiktok.com/@khadija_mainumfashi1/video/7496152812175281413?_t=ZM-8vnrbSyoDgs&_r=1
Bidiyon Khajida Me Numfashi data hau wakar tana bi ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ganta tana rawa da rausayawa kamar wata 'yar India.
Mutane sun bayyana mabanbanta ra'ayoyi akai sosai.
Bidiyon wasu 'yan mata na ta yawo a kafafen sada zumunta inda suke bayyana cewa ba dan auren jinsi ne ba da aure zasu yi.
A Bidiyon an ji daya daga cikin 'yan matan wadda itace ta fi yawan shekaru ya zagi da tsinewa maza.
Kalli Bidiyon anan
A yayin da komawar Kwankwaso jam'iyyar APC ke kara tabbata.
Sannan mataimakin Atiku a zaben 2023, Ifeanyi Okowa shima ya koma APC.
Sannan ake rade-radin shima mataimakin Peter Obi a zaben 2023, Datti Baba Ahmad wai zai koma APC, an bayyana abu daya da ya ragewa Peter Obi da Atiku Abubakar su yi shine su hade waje guda.
Masu sharhi sun ce idan ba hadewa suka yi a waje guda ba, ba zasu iya kayar da shugaban kasa Bola Tinubu said a zaben 2027 ba.
Sanata Prof. Okorie Ani daga jihar Ebonyi ya dauki hankula musamman a kafafen sadarwa bayan da aka ganshi yana rabawa mutanen mazabarsa tallafin tukunyar dafa abinci.
Hotunan dai sun wasu sosai inda akai ta bayyana mabanbanta ra'ayoyi akai.
Wasu rahotanni daga majiyoyi daban-daban dake ta yawo shine Tsohon Gwamnan Kano Dr. Rabiu Musa Kwankwaso zai koma APC.
Saidai maganar tana ta jan kafa.
A wata majiya, munji cewa sharudan da ake neman gindayawa ne yasa maganar ke jan kafa inda ake ci gaba da tattaunawa me zafi.
Daya daga cikin sharudan shine za'a baiwa tsohon gwamnan Kanon mukamin mataimakin shugaban kasa a 2027.
Saidai idan hakan ta faru, shi Kuma Ganduje shine zai kawo wanda zai zama Gwamnan Kano a 2027.
Yayin da shi kuma Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf bayan kammala wa'adin mulkinsa na farko, za'a bashi mukamin zama cikin kwamitin gudanarwa na jami'ar Yusuf Maitama Sule.
Saidai duka wadannan bayanai ba'a hukumance aka sakesu ba, wata majiya ce ta bayyanasu.
Jami'ar ATBU dake Bauchi ta sallami daya daga cikin malamanta me suna Dr. Usman Mohammed Aliyu bisa zargin neman yin lalata da dalibarsa wadda matar aurece.
Dalibar me suna Kamila Rufa’i Aliyu ta zargi malamin da cewa ya aika mata sakonnin batsa sannan ya nemi yayi lalata da ita.
Data kiya, sai ya ce zai kayar da ita jarabawa duk da cewa yasan ita matar aurece.
Saidai Dr. Usman ya shigar da kara kotu inda yake neman hakkinsa saboda a cewarsa, Kamila ta bata masa suna.
Mijin Kamila, Ja’afaru Buba ta hannun lauyansa ya shigar da karan makarantar inda ya bayar da dukkan hujjojin da yake dasu na cewa Dr. Usman ya nemi yin lalata da matarsa.
Bayan kammala bincike, Hukumar gudanarwar jami'ar ta ce ta samu Dr. Usman da laifi inda tace ta sallameshi daga aiki.
Sannan ya mika duk ...
Sun shirya wannan tafiya ce domin yabon gwani ya zama dole. Domin a cewar su kowa ya san yadda Alhaji lbrahim Kabir Masari yake kokari sosai da kuma jarincewa wajen alki da nuna kishin yankinshi. Dan haka a matsayinmu na Katsinawa za mu zo mu gaida shi kuma muna son ganin shi idon da ido.
Kuma a matsayinshi na ubanmu shi zai kai mu wajen shugaban 'yan sanda na kasa bisa kokari da hukumar 'yan sanda ke yi domin dada tsaro ga a'lummar kasa bakin daya. Wanda bisa haka ne muka yanke shawara gani IGP na kasa don mu yaba masa.
Daga Shi ma IG ya kai mu wajen tsuhuwar Ministar 'yan sanda bisa namiji kokari da ta yi wajen nuna kishi da kuma taimako da ta yi wa kasa, musamman fanninmu Katsina ta bada waje domin tallafawa matan 'yan sanda da suka rasu. Da kuma taya ta murnar samu wani matsayi n...