Monday, September 7
Shadow

Kalli Hotunan Sanata Prof. Okorie Ani daga jihar Ebonyi yana baiwa mutanen mazabarsa tallafin Tukunyar dafa abinci

Sanata Prof. Okorie Ani daga jihar Ebonyi ya dauki hankula musamman a kafafen sadarwa bayan da aka ganshi yana rabawa mutanen mazabarsa tallafin tukunyar dafa abinci.

Hotunan dai sun wasu sosai inda akai ta bayyana mabanbanta ra’ayoyi akai.

Karanta Wannan  Tinubu Mala'ikane wanda Allah ya turo ya gyara Najeriya>>Inji Tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *