Sunday, February 22
Shadow

Author: Bashir Ahmed

Allah Sarki: Kalli Hotunan Mahaddacin Qur’ani da ‘yan Bìndìgà suka yi garkuwa dashi da iyayensa a jihar Katsina

Allah Sarki: Kalli Hotunan Mahaddacin Qur’ani da ‘yan Bìndìgà suka yi garkuwa dashi da iyayensa a jihar Katsina

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Matashin Hafizin Ku'rani Kuma Ɗalibin Aji Uku A Sashen Koyan Aikin Likita Na Jami'ar Ahmadu Bello Dake Zaria, Abdulsalam Rabi'u Faskari Kenan Da Ƴan Bìñďìģa Suka Sace Da Mahaifinsa Da Wasu Yayyansa Akan Hanyarsu Ta Komawa Gida Faskari, Bayan Gwamna Dikko Radda Ya Karrama Shi A Ranar Talata Da Ta Gabata Allah Ya Kuɓutar Da Su Cikin Aminci! Daga Jamilu Dabawa
Gwamnatin Buhari ce mafi muni a Tarihin Najeriya amma naga Alamar Gwamnatin Tinubu na neman yin abinda yafi muni>>Tsohon Shugaban kasa, Obasanjo

Gwamnatin Buhari ce mafi muni a Tarihin Najeriya amma naga Alamar Gwamnatin Tinubu na neman yin abinda yafi muni>>Tsohon Shugaban kasa, Obasanjo

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya bayyana Gwamnatin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari da cewa, itace gwamnati mafi muni a tarihin Najeriya. Ya bayyana hakane a cikin wani sabon littafinsa da ya rubuta me suna “Nigeria: Past and Future.” inda yace amma yaga Gwamnatin Tinubu ta kama hanyar zarce ta Buhari wajan zama mafi muni. Obasanjo ya rubuta littafinne a yayin da ya cika shekaru 88 da haihuwa. Ya bayyana aikin gina titin Lagos zuwa Calabar da ake kashe ...
Buhari ya watsawa El-Rufai kasa a ido inda yace, Ina nan daram a jam’iyyar APC – Buhari

Buhari ya watsawa El-Rufai kasa a ido inda yace, Ina nan daram a jam’iyyar APC – Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce har yanzu shi ɗan APC ne, kuma ya fi so a rinƙa alaƙanta shi da jam'iyyar. Wannan dai ya biyo bayan wata tattaunawa da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya yi da BBC ranar Alhamis inda ya ce "sai da Buhari ya amince sannan na bar jam'iyyar APC zuwa SDP." Buhari ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da tsohon kakakinsa, Garba Shehu ya fitar, inda ya ce ba ya so ya bar kowa a cikin ruɗani game da inda yake, domin a cewars...
Ƴan bìndìgà sun sace wanda ya lashe gasar karatun al-Qur’ani ta Najeriya

Ƴan bìndìgà sun sace wanda ya lashe gasar karatun al-Qur’ani ta Najeriya

Duk Labarai
Ƴan bìndìgà sun sace mutumin da ya zama zakaran gasar karatun al'qur'ani ta bana tare da danginsa a kan hanyar Faskari zuwa ƴankara a jihar Katsina. Shugaban ƙaramar hukumar Faskari, Hon Musa Ado Faskari ya shaida wa BBC faruwar lamarin, inda ya ce ƴanbindigar sun sace Abdulsalam Rabi’u Faskari tare da mahaifinsa da ƴan'uwansa a lokacin da suke kan hanyar komawa gida bayan sun halarci fadar gwamnatin Katsina inda gwamna ya karrama gwarzon. Hon. Musa Faskari ya ce gwamnan jihar Katsina, Mallam Dikko Umaru Radda ne ya gayyaci , Abdulsalam Rabi’u Faskari tare da iyalansa ciki har da mahaifinsa a ƴan'uwansa, domin karrama shi bisa nasarar da ya samu ta zama gwarzon gasar karatun al-qur'ani da aka kammala a jihar Kebbi. ''A kan hanyarsu ta komawa gida ne, sun baro Funtua a kan hanyar F...
Peter Obi ya kai wa gwamnan Bauchi ziyarar tuntuɓa

Peter Obi ya kai wa gwamnan Bauchi ziyarar tuntuɓa

Duk Labarai
Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasa na jam'iyyar LP, Peter Obi ya kai ziyarar tuntuɓa ga gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed. Cikin wani saƙo da gwamnan ya wallafa a shafinsa na Facebook, ya ce a lokacin ziyarar sun tattauna batutuwa da dama da suka danganci haɗin kai da yaƙi da rarrabuwar kawuna. Gwamnan ya ce tattaunawar tasu ta ƙara ƙarfafa kishin ƙasa domin shimfaɗa tafiyar da ya ce ''za ta kyautata makomar ƙasar''. Rahotonni sun ce ƴansiyasar biyu sun yi ganawar sirri a tsakaninsu, kafin daga baya a bar ƴanjarida su shiga. Peter Obi ya bayyana cewa ya kai ziyara zuwa Bauchi ne domin jaje da ta'aziyyar mace-macen da aka yi a jihar, tare da tattauna a batutuwan da suka shafi makomar Najeriya da kuma tuntuɓar masu ruwa da tsaki a fagen siyasar ƙasar.
Matatar Man Dangote ta Tafka Asarar Naira Biliyan 32

Matatar Man Dangote ta Tafka Asarar Naira Biliyan 32

Duk Labarai
Matatar Man Dangote zata tafka asarar Naira Biliyan 32 saboda sayar da Lita Miliyan 500 na man fetur a farashin man da ya karye. Dangote da kansa ne ya sanar da karya farashin man fetur din inda kuma ya tabbatar da cewa suna da man fetur din ganga Miliyan 500 a cikin tankunansu. Ya bayyana hakane a yayin da farashin man fetur din yake akan naita 890 kan kowace lita. Idan aka sayar da man fetur din a tsohon farashin man na Naira 890 akan kowace lita, Dangote zai samu Naira Biliyan 445. Saidai daga baya a watan Fabrairu Dangote ya sanar da rage Naira 65 daga farashin man wanda a yanzu ake sayarwa akan Naira 825 akan kowace lita. Idan aka sayar da Lita Miliyan 500 da Dangote yace suna da ita a ajiye akan sabon farashin na Naira 825 akan kowace lita, Dangote zai samu kudi Naira ...
Kalli Bidiyo: Yanzu wanda ya hana mutane Sallar Juma’a tsawon sati goma sha shine ake cewa zai ceto Arewa>>Sheikh Asadussunnah kan yabon da akewa El-Rufai

Kalli Bidiyo: Yanzu wanda ya hana mutane Sallar Juma’a tsawon sati goma sha shine ake cewa zai ceto Arewa>>Sheikh Asadussunnah kan yabon da akewa El-Rufai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babban Malamin addinin Islama a jihar Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Asadussunnah ya soki yabon da akewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da cewa shine zai ceto mutanen Arewa. A cikin Tafsirinsa na Azumin watan Ramadana, Sheikh Musa yace a lokacin cutar Korona, duk Duniya babu inda aka matsawa mutane kamar jihar Kaduna. Yace sai da aka kulle mutane aka hanasu yin Sallar Juma'a ta tsawon sati goma sha. Yace irin wannan ne za'a ce wai shine zai ceto mutanen Ar...
Naga kwarjini da Kasaita irin wadda ban taba gani ba bayan haduwa da Sarkin Kani, M. Sanusi II a filin jirgin sama>>Rahama Sadau

Naga kwarjini da Kasaita irin wadda ban taba gani ba bayan haduwa da Sarkin Kani, M. Sanusi II a filin jirgin sama>>Rahama Sadau

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau ta bayyana cewa, ta hadu da me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II a filin jirgin sama. Tace taga kwalliya, kwarjini da kasaita wadda bata haduwa da ta kowa. Ta bayyana cewa har abada ita masoyiyar sarkince. Rahama ta bayyana hakanne a shafinta na sada zumunta.
Kuma Dai:Bayan karar data kai majalisar Dinkin Duniya, Sanata Natasha Akpoti ta sake komawa kotu kan dakatarwar da aka mata inda kotun tace majalisa ta mayar mata duka hakkokinta a matsayin Sanata idan ba haka ba zata daure Sanata Akpabio a gidan yari

Kuma Dai:Bayan karar data kai majalisar Dinkin Duniya, Sanata Natasha Akpoti ta sake komawa kotu kan dakatarwar da aka mata inda kotun tace majalisa ta mayar mata duka hakkokinta a matsayin Sanata idan ba haka ba zata daure Sanata Akpabio a gidan yari

Duk Labarai
Bayan korafin data kai majalisar Dinkin Duniya, Sanata Natasha Akpoti ta sake kaiwa kotu korafi kan dakatar da iymta da aka yi daga majalisar Dattijai. Sanata Natasha Akpoti ta kai karar magatakardar majalisar, da gaba dayan majalisar, da kakakin majalisar, Sanata Godswill Akpabio, da kuma shugaban kwamitn da'a na majalisar Sanata Neda Imasuem wanda shine ya bayar da shawarar a dakatar da ita. Majalisar dai ta dakatar da sanata Natasha Akpoti na tsawon watanni 6 inda ta kwace motar da aka bata a matsayin sanata sannan aka janye mata jami'an tsaron dake kula da lafiyarta, hakanan an hanata zuwa kusa da majalisar. Saidai wannan sabuwar dokar ta kotu tace tana umartar majalisar data dawowa da Sanata Natasha Akpoti da duka hakkokin a matsayinta na sanata. Babbar kotun ta gwamnatin ...
Wadannan dakikan Gwamnonin naku da suka bayar da hutun makaranta saboda zuwan watan Ramadan ‘ya’yansu basa zuwa wadannan makarantun gwamnatin, sun kai ‘ya’yansu can makarantun kudi a Abuja ko kasashen waje>>Omoyele Sowore ya gayawa ‘yan Arewa

Wadannan dakikan Gwamnonin naku da suka bayar da hutun makaranta saboda zuwan watan Ramadan ‘ya’yansu basa zuwa wadannan makarantun gwamnatin, sun kai ‘ya’yansu can makarantun kudi a Abuja ko kasashen waje>>Omoyele Sowore ya gayawa ‘yan Arewa

Duk Labarai
Tsohon dan takarar shugaban kasa, kuma mawallafin jaridar Sahara Reporters, Omoyele Sowore ya bayyana cewa, Jahilan Gwamnonin da suka bayar da hutun makaranta saboda zuwan watan Ramadan 'ya'yansu basa zuwa wadannan makarantun Gwamnatin da suka kulle. Ya kara da cewa, sun kai 'ya'yansu can makarantun kudi a Abuja ko kuma kasashen waje. Sowore ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumuntar Facebook. A baya ma dai Sowore ya kira Gwamnonin jihohin Kebbi, da Kano, da Bauchi da Katsina da cewa Jahilaine saboda sun kulle makarantu saboda zuwan watan Ramadan. Inda yace idan ya zama shugaban kasa, ba zai yadda a rika kulle makarantun ba. Lamarin kulle makarantun dai ya jawo cece-kuce sosai inda cikin wadanda suka soki hakan hadda kungiyar Kiristoci ta CAN, da Ministar Ilimi, Suwaiba...