Addinin mu na kirista yafi samun hutu da yawa a tsarin Ilimin Najeriya fiye da Musulunci, dan haka ku janye maganar zuwa kotu akan bayar da hutun Azumin watan Ramadana>>Reno Omokri ga kungiyar Kiristoci ta CAN
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri ya bayyana cewa, Kiristoci yafi addinin Musulunci amfana da hutu da ake a tsarin ilimi na Najeriya.
Ya kara da cewa, Ana hutun sabuwar shekara, ana hutun Easter, hakanan ana hutun Kirsimeti sannan kuma tsarin ilimin gaba daya kusan akan tsarin Kiristanci yake amma Musulmai sun hakura suna aiki dashi.
Yace idan kungiyar CAN ta ce zata kai kara, to hakan zai sa suma musulmai su dauki matakin ramuwa, yace idan har CAN tana son ta yi magana ...








