Saturday, June 27
Shadow

Ba wanda ya isa ya raba ni da mataimaki na – Gwamnan Neja

Gwamna Mohammed Umar Bago na jihar Neja ya ƙaryata rade-radin da ake cewa su na zaman doya da manja da mataimakin sa, Yakubu Garba.

Bago ya tabbatar da cewa lafiya lau ya ke zaune da mataimakin na sa.

“Ba wanda zai iya raba ni da mataimaki na. Mu na zaman lafiya kuma mu na aiki tare lafiya. Dukkan mu kuma mu na kokarin wanzar da zaman lafiya a tsakanin mu,” in ji Bago.

Karanta Wannan  Kungiyoyin fafutuka 51 sun nemi EFCC ta kama shugaban jam'iyyar APC Ganduje kan zargin Rashawa da Cin Hanci, an samu Shaidu 143 zasu bayar da shaida akan cewa ya aikata laifin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *