Wednesday, March 18
Shadow

Ba zan bar Jam’iyyar APC ba>>El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, ba zai bar Jam’iyyar APC ba.

El-Rufai ya bayyana hakane a wata ganawa da yayi da ‘yan Jarida ranar Talata a Abuja wajan taron karfafa Dimokradiyya a Najeriya.

Yace ba zai bar Jam’iyyar APC ba.

An tambayeshi to me yasa yake sukar Jam’iyyar APC din sai yace ai yana so su gyara ne kuma yana tsammanin zasu gyara din.

Daga nan ya wuce abinsa.

Karanta Wannan  Insha Allahu Daga Yau Ma Bar Darika Kuma Ina Mai Neman Afuwar Marigayi Sheik Idris Dutsen Tanshi Da Iyalansa Da Dalibansa, Kuma Daga Yau Da Ni Za A Ďìnga Yada Sùññah, Kuma Na Yi Mafarki Na Ga Sheik Idris Dutsen Tanshi A Aljànnah, Inji Umar Ambato

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *