Wednesday, February 25
Shadow

Ba zan bar Jam’iyyar APC ba>>El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, ba zai bar Jam’iyyar APC ba.

El-Rufai ya bayyana hakane a wata ganawa da yayi da ‘yan Jarida ranar Talata a Abuja wajan taron karfafa Dimokradiyya a Najeriya.

Yace ba zai bar Jam’iyyar APC ba.

An tambayeshi to me yasa yake sukar Jam’iyyar APC din sai yace ai yana so su gyara ne kuma yana tsammanin zasu gyara din.

Daga nan ya wuce abinsa.

Karanta Wannan  Ji Yanda Dan gidan Peter Obi yayi martani kan zargin da ake masa cewa, shi dan Lùwàdì ne

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *