
Rahotanni sun bayyana cewa, wani na hannun damar malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana irin zaman da yayi a hannun ICPC bayan da suka kamashi.
Ya bayyana cewa malam har zuwa jiya da aka sakeshi azumi ya rika yi a hannun ICPC.
Kuma ya sauke Qur’ani hakanan ya karanta litattafai da dama kuma ya rubuta wasu.
A jiyane dai ICPC suka bayar da Belin shi bayan rasuwar mahaifiyarsa.