Sunday, January 25
Shadow

Bankin Duniya yace Tattalin arzikin Najeriya zai karu da kaso 3.6

Bankin Duniya ya bayyana cewa, tattalin arzikin Najeriya zai karu da kaso 3.6 tsakanin shekarar 2025 zuwa 2026.

Bankin yace hakan zai farune bayan da Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta dauki matakan tada komadar tattalin arziki.

Bankin yace bangarorin da suka fi samun tagomashi sune na kudi da kuma sadarwa.

Matakan da gwamatin Shugaba Bola Ahmad Tinubu ta dauka sun hada da cire tallafin man fetur da karya darajar Naira da sauransu.

Karanta Wannan  'Yan Najeriya na son mu, ko bamu yi hadaka da kowace Jam'iyya ba zamu iya cin zaben 2027>>Inji Labour Party

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *