Tuesday, February 24
Shadow

Bankunan Najeriya zasu fara cajin Naira 6 akan kowane sakon balance da suka aikawa mutane daya yau dinnan

Bankunan Najeriya zasu fara karbar Naira 6 akan kowane sako da suka aikawa Kwastoma daga yau, Ranar Alhamis.

Hakan na zuwane bayan da kamfanonin sadarwa a Najeriya suka karawa mutane kudaden kira dana data.

Kudin da ake cirewa akan sako an karashi da kaso 50 cikin 100 inda a yanzu ake cajin Naira 6 maimakon Naira 4 a baya.

Bankuna da dama sun aikawa kwastomominsu da abokan huldarsu sakonni dan sanar dasu sabon tsarin cajin kudin.

Shin haka za’a yi ta kakabawa mutane haraji ba tare da suna magana ba?

Karanta Wannan  An bayyana cewa tsohon Shugaban Jam'iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje na ci gaba da samun sauƙi a bayan kwanciya jiɲÿa da ya yi a birnin London na ƙasar Birtaniya kamar yadda aka bayyana

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *