Wednesday, March 18
Shadow

Bidiyon Dansandannan ya yadu sosai bayan da yace duk Sojan da ya ke ji shi kwallon Shyege ne ya je yawa ‘yansandan Rundunar ‘Police Special Forces’ rashin kunya yaga yanda zata kare tsakaninsu

Wannan dansandan ya dauki hankula bayan da aka ganshi a wani Bidiyo yana fadin cewa, duk sojan da yake ji da kansa, ya je ya tunkari ‘yansandan Rundunar ‘Police Special Forces’ yaga yanda zata kare tsakaninsu.

Hakan na zuwane bayan dambarwar da ta faru tsakanin Ministan Abuja Nyesom Wike da wani sojan ruwa.

https://twitter.com/ChuksEricE/status/1988500920787702008?t=CMYjoEZwv6skU3g7NKuZAw&s=19
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Saheer Abdul yace ba zai jira Sai Shafa Wali ta sayi kaya ba, zai dauki buhunan garin Danwake ne kawai ya kai mata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *