Tuesday, April 28
Shadow

Dan majalisar Wakilai daga jihar Kano, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya bar jam’iyyar NNPP

Dan majalisar wakilai, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya bar jam’iyyar NNPP.

Ya sanar da hakanne a wata sanarwa da ya fitar ranar 11 ga watan Nuwamba inda yace yana godiya da damar da jam’iyyar ta bashi yayi takara a cikin ta.

Saidai yace dalilin na barin jam’iyyar, Rikicin Cikin gidane wanda ya hanashi gudanar da ayyukan wakilci da aka zabeshi akansu.

Zuwa yanzu dai bai bayyana jam’iyyar daya koma ba.

Karanta Wannan  Har Majalisa Sanata Natasha Akpoti ta zo mana da Mijinta suka sumbaci juna, su rasa inda zasu je su yi hakan sai a gaban mu, Tana zargin Sanata Godswill Akpabio da nemanta ne kawai dan daukar hankalin mutane>>Inji Majalisar Dattijai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *