Tuesday, December 16
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Mai Shadda ma ya zubar da hawaye saboda Ummi Nuhu

Kalli Bidiyo: Mai Shadda ma ya zubar da hawaye saboda Ummi Nuhu

Duk Labarai
Ba zan iya tuna rabon da kwalla ta fito a idona sai jiya. Wallahi akwai rashin hankali sosai a cikin rayuwar nan. Yawancin matan da muke sakawa a film da kuma matan da suke ganin sun waye sosai, ko kuma gangar daukaka tana buga musu to Ina son suje su bibiyi rayuwa da tashen da UMMI NUHU tayi a harkar Kannywood da kuma Fagen Daukaka. Rayuwar “ya mace gajera ce, domin duk kyanki duk daukakarki ba zaki taba kai shekara ashirin da duka wadannan abubuwan ba. Ya Allah ka shiryemu, kasa muyi kyakkyawan karshe.Wasu daga cikin matan da suke ganin babu wanda ya isa ya basu shawara, ko kuma ya fadamusu GASKIYA please Kuje Shafin GABON TALK SHOW ku Kalli hirar da da UMMI NUHU, na tabbatar sai jikinki yayi sanyi. Allah ya shiryemu baki daya, Ameen summa Ameen. Kalli Bidiyon anan https:...
Kalli Bidiyo: Sanata Abdul Ningi ya zama sanata daya Tilo da yace bai yadda a baiwa Gwamnatin Tinubu damar ciwo bashin Dala Biliyan $21 saboda akwai rufa-rufa a lamarin

Kalli Bidiyo: Sanata Abdul Ningi ya zama sanata daya Tilo da yace bai yadda a baiwa Gwamnatin Tinubu damar ciwo bashin Dala Biliyan $21 saboda akwai rufa-rufa a lamarin

Duk Labarai
Sanata Abdul Ningi ya bayyana cewa bashin da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta aikewa da majalisar bukatar ciwoshi akwai matsala Yace babu cikakkun bayanai karara da suka fadi yanda za'a kashe kudin bashin da suka kai Dala Biliyan $21 komai an yi shi a dukunkunene. Saidai duk da wannan korafi na Sanata Ningi bai hana majalisar amincewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ciwo bshin ba. https://twitter.com/ArewaFactsZone/status/1948698363433812057?t=5IVqsMrpMxG7niOUkzijSw&s=19
Kalli Bidiyo: Dansandan Najeriya ya koka da bashi Naira Miliyan 2.8 a matsayin kudin sallama bayan kammala aikin da ya shafe tsawon shekaru 35 yana yi, yace wannan rashin adalci be ba zai karbaba

Kalli Bidiyo: Dansandan Najeriya ya koka da bashi Naira Miliyan 2.8 a matsayin kudin sallama bayan kammala aikin da ya shafe tsawon shekaru 35 yana yi, yace wannan rashin adalci be ba zai karbaba

Duk Labarai
Wani tsohon dansandan Najeriya da yayi ritaya aka bashi Naira Miliyan 2.8 a matsayin kudin Sallama yace ba zai karbaba. A bidiyonsa da aka gani yana jawabi yace ya shafe shekaru 35 yana aiki amma a bashi Naira Miliyan 2.8 a matsayin kudin sallama, yace wannan cin fuska ne. Yayi kira ga shugaban 'yansanda da ya shiga lamarin. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1948867610335941109?t=RtUE1n8GUawT5YULtv8BnA&s=19
Kalli Abincin da ake baiwa sojojin Najeriya, sun koka ba naka ko kifi a ciki

Kalli Abincin da ake baiwa sojojin Najeriya, sun koka ba naka ko kifi a ciki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan shine kalar abincin da ake baiwa sojojin Najeriya da suka koka. Sojojin dake Yaki a jihar Borno na fama da rashin abinci me kyawu wanda suka ce ba nama ba kifi, kuma abincin kanshi kamar na 'yan gidan Firizin. Da yawa dai sun yi kiran ya kamata a gyara.
Da Duminsa: Aliko Dangote ya sauka daga shugabancin kamfaninshi na Simintin Dangote dan mayar da hankali kan Matatar mansa

Da Duminsa: Aliko Dangote ya sauka daga shugabancin kamfaninshi na Simintin Dangote dan mayar da hankali kan Matatar mansa

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Dangote ya sauka daga shugabancin kamfanin sa na Siminti inda zai mayar da hankali kan matatar mansa. Me magana da yawun kamfanin nasa na Siminti, Anthony Chiejina ne ya bayyana hakan. Yace an nada Emmanuel Ikazoboh a matsayin sabon shugaban kamfanin simintin na Dangote. Yace hakanan an baiwa Hajiya Mariya Aliko Dangote mukamin daga daga cikin masu gudanarwa na kamfanin.
Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda mutane sukai ta kuka bayan kallon hirar da aka yi da  tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu

Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda mutane sukai ta kuka bayan kallon hirar da aka yi da tsohuwar jarumar Kannywood, Ummi Nuhu

Duk Labarai
Bayan bayyanar hirar da Hadiza Gabon ta yi da tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu inda aka ganta tana kuka tana bayar da labarin irin jarabawar data tsinci kanta a ciki, mutane da yawa sun tausaya mata. Da yawa musamman mata, sun koka da hawaye bisa irin halin da suka ga tsohuwar jarumar a ciki. Da yawa sun dora Bidiyon su suna kuka wasu kuma na kiran a tallafawa Ummi Nuhu: https://www.tiktok.com/@iya_habu/video/7530991161511562501?_t=ZM-8yKQVh3VkmL&_r=1 https://www.tiktok.com/@officielhassanmakeup227/video/7530979471470365958?_t=ZM-8yKQam1m6tC&_r=1 https://www.tiktok.com/@hawee_maiduguri/video/7530943228003044609?_t=ZM-8yKQeS1dwW5&_r=1