Wednesday, March 4
Shadow

Duk Labarai

Kalli Bidiyo: Na jawa kaina, Tunda nace ina son Sheikh Salihu Zaria, duk masu nema na sun tsere>>Murja Kunya

Kalli Bidiyo: Na jawa kaina, Tunda nace ina son Sheikh Salihu Zaria, duk masu nema na sun tsere>>Murja Kunya

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Murja Kunya ta bayyana cewa, tun da ta fito ta bayyana cewa tana son babban malamin Addinin Islama, Sheikh Salihu Zaria duk zawarawanta suka tsere. Murja ta ce su yi hakuri su dawo da wasa take. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7536714068321750277?_t=ZS-8ylIECfsaZc&_r=1 A baya dai, Murja ta bayyana cewa idan Sheikh Salihu Zaria bai aureta ba, zata shiga Duniya, Lamarin da ya dauki hankula sosai.
Kalli Bidiyo: Kuskuren Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na cewa “Kullu Nafsin Zalikatul Maut” ya jawo cece-kuce sosai

Kalli Bidiyo: Kuskuren Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf na cewa “Kullu Nafsin Zalikatul Maut” ya jawo cece-kuce sosai

Duk Labarai
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf a yayin da yake mika sakon ta'aziyyarsa kan rasuwar daya daga cikin hadimansa yayi kuskuren fadin Kullu Nafsin za'ikatul Maut. Gwamnan yace, Kullu nafsin Zalikatul Maut. Lamarin dai ya jawo cece-kuce sosai inda wasu ke masa uzuri, wasu kuwa raha suka mayar da abin. https://www.tiktok.com/@gentlefarouq/video/7536135680326520069?_t=ZS-8yky8Ge6ByC&_r=1
Allah Sarki, Kalli Bidiyo, Rahama Sadau ta bayyana babban dana saninta, bayan aure

Allah Sarki, Kalli Bidiyo, Rahama Sadau ta bayyana babban dana saninta, bayan aure

Duk Labarai
A jiyane aka daura auren Tauraruwar fina-finan Hausa, Rahama Sadau da angonta Ibrahim. Bayan daura auren, Dan uwanta, Haruna Sadau ya bayyana cewa, tun kamin mahaifinsu ya bar Duniya yake cewa yana da burin ganin 'ya'yansa sun yi aure. Yace dan hakane bayan rasuwarsa duka suka sha Alwashin fito da mazajen aure cikin manemansu. Yace sai aka fara da Rahama. Yace abun kawai dake damun Rahama Sadau shine da mahaifinta bai ga aurenta da ranshi ba. Kallu Bidiyon hirar anan https://www.tiktok.com/@aliyu_haidar_backup/photo/7536735561483144504?_d=secCgYIASAHKAESPgo8uDpifjlBHENJQdMDEpbZZ3UBx7ghuoD3XXn%2B9eHdvFPpS2b%2BMtgFeUrjZ5Nf43vioTCE2W1P67FUnWtKGgA%3D&_r=1&_svg=1&aweme_type=150&checksum=ca96c2a241e5d319e322c30e680149a91979fa89381e849314a91a3c22aee0f4&link_re...
Idan kuka zabeni shugaban kasa, a cikin wata daya zan magance rashawa da cin hanci idan kuma na kasa yin hakan zan sauka>>Inji Rotimi Amaechi

Idan kuka zabeni shugaban kasa, a cikin wata daya zan magance rashawa da cin hanci idan kuma na kasa yin hakan zan sauka>>Inji Rotimi Amaechi

Duk Labarai
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa, idan ya zama shugaban kasa, zai magance matsalar rashawa da cin hanci a cikin wata daya. Yace amma ida ya kasa, zai sauka daga shugabancin. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a X. Ya kara da cewa, kuma zai canja kundin tsarin mulkin Najeriya. Sannan yace yasan ta inda zai wa Tinubu illa ya ci zabe idan aka zabeshi a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC
Kalli Bidiyo: ‘Yan siyasar mu sun ji tsoron yin takarar Muslim Muslim sai Tinubu ne jarumin da yayi, shiyasa muka zabeshi>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Kalli Bidiyo: ‘Yan siyasar mu sun ji tsoron yin takarar Muslim Muslim sai Tinubu ne jarumin da yayi, shiyasa muka zabeshi>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Duk Labarai
Babban malamin addinin Islama, Sheikh Sani Yahya Jingir ya bayyana cewa, 'Yan siyasa musulmai sun ji tsoro yin takarar Muslim Muslim amma sai shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne yayi. Yace dalili kenan da yasa suke goyon bayan shugaban kasar. https://www.tiktok.com/@i_am_saeed01/video/7536213969212640517?_t=ZS-8ykqiiOMUc5&_r=1
Kalli Bidiyo: Bayan Rawar da yayi ta farko data jawo cece-kuce, Gwamnan Jihar Naija, Umar Bago ya sake yin rawa da wakar Omologo

Kalli Bidiyo: Bayan Rawar da yayi ta farko data jawo cece-kuce, Gwamnan Jihar Naija, Umar Bago ya sake yin rawa da wakar Omologo

Duk Labarai
A kwanakin bayane dai Bidiyon rawar gwamnan jihar Naija, Umar Bago ta jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta inda aka ganshi yana rawa da wakar da Rarara yawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu me suna Omologo. A wancan karin wasu sun yaba inda wasu kuma da yawa suka kushe da cewa a matsayinsa na shugaba, hakan bai dace ba. A wannan karin ma kuma sai gashi aka sake ganin Gwamna Bago yana rawa. https://www.tiktok.com/@zayyanuasale/video/7536605042049142022?_t=ZS-8ykoNi9CB61&_r=1 Shima dai a wannan karin mutane basu yi shiru ba, an ci gaba da kushe.
Kalli Bidiyo: Na tuba nawa Mijina Alkawarin ba zan sake yin abin zubar da mutunci ba a kafafen sada zumunta>>Sadiya Haruna

Kalli Bidiyo: Na tuba nawa Mijina Alkawarin ba zan sake yin abin zubar da mutunci ba a kafafen sada zumunta>>Sadiya Haruna

Duk Labarai
Tauraruwar kafafen sada zumunta, Sadiya Haruna ta bayyana cewa tawa Allah, da iyayenta, da mijinta, da Abokan arziki alkawarin ba zata sake yin abin zubar da Mutunci ba a Tiktok. Sadiya ta bayyana hakane a wani Bidiyo data wallafa inda take martani kan wasu dake amfani sa sunanta suna damfarar mutane. Sadiya ta jawo hankalin masu yin da cewa su daina. https://www.tiktok.com/@sayyada_sadiya_haruna/video/7536109780876774662?_t=ZS-8ykjnvbeoV7&_r=1
Nasarorin Shekaru biyun Tinubu ta wuce ta mulkin Obasanjo kawo ayyukan ci gaba – Fadar Shugaban Ƙasa

Nasarorin Shekaru biyun Tinubu ta wuce ta mulkin Obasanjo kawo ayyukan ci gaba – Fadar Shugaban Ƙasa

Duk Labarai
Nasarorin Shekaru biyun Tinubu ta wuce ta mulkin Obasanjo kawo ayyukan ci gaba - Fadar Shugaban Ƙasa Fadar Shugaban Ƙasa ta bayyana cewa nasarorin da Shugaba Bola Tinubu ya cimma wa a shekarun sa guda biyu na mulki, ya wuce wanda PDP ta yi a ƙarƙashin Obasanjo daga shekarar 1999 zuwa 2007. Mai ba shugaban ƙasa shawara kan sadarwa Daniel Bwala ya bayyana haka a cikin sanarwar da ya fitar a shafin sa na X a ranar Juma'a. Ya ce PDP a ƙarƙashin Obasanja ta samu tagomashi daga duniya ciki har da yafe mata bashi da samun gangar mai da yawa da fata na ƙasashe bayan dawowa mulkin dimokuraɗiyya. Daga Usman Salisu