Wednesday, March 4
Shadow

Duk Labarai

Gidajen Talakawa Milyan Biyar Ne Suka Amfana Da Tallafin Naira Bilyan 493 Da Shugaba Tinubu Ya Raba”>>Inji Gwammati

Gidajen Talakawa Milyan Biyar Ne Suka Amfana Da Tallafin Naira Bilyan 493 Da Shugaba Tinubu Ya Raba”>>Inji Gwammati

Duk Labarai
"Gidajen Talakawa Milyan Biyar Ne Suka Amfana Da Tallafin Naira Bilyqn 493 Da Shugaba Tinubu Ya Raba". Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya cire takunkumin da aka saka kan asusun Hukumar Shirin Zuba Jarin Jin Kai ta Ƙasa “National Social Investment Programme Agency (NSIPA)”, wanda ya kai ga sakin sama da Naira biliyan 493 domin tallafawa gidaje miliyan biyar a fadin ƙasar. Tun a ranar 8 ga Janairu, 2024 ne aka dakatar da Ministar Harkokin Jin Kai da Rage Talauci, Dr Betta Edu, tare da umartar Hukumar Yaƙi da Laifukan Tattalin Arziki da Kuɗi (EFCC) ta gudanar da bincike kan duk wasu harkokin kuɗi na ma’aikatar da hukumomin da ke karkashinta. Haka kuma, Shugaban Ƙasa ya kafa kwamiti karkashin jagorancin Ministan Kudi, Wale Edun, domin duba tsarin kuɗi na shirin jin kai da inganta shi do...
YADDA ƳAN SANDA SUKA KAMA NI, BA TARE DA SANIN CEWAR NINE KWAMISHINAN ƳAN SANDA BA” – MD ABUBAKAR

YADDA ƳAN SANDA SUKA KAMA NI, BA TARE DA SANIN CEWAR NINE KWAMISHINAN ƳAN SANDA BA” – MD ABUBAKAR

Duk Labarai
“YADDA ƳAN SANDA SUKA KAMA NI, BA TARE DA SANIN CEWAR NINE KWAMISHINAN ƳAN SANDA BA” – MD ABUBAKAR. “A lokacin da nake Kwamishinan Ƴan Sanda a jihar Lagos, bana wasa da aiki — musamman ranar Asabar. Ko da yake ayyuka na suna farawa ne daga karfe 10 na safe, wannan rana na tashi tun 6 na safe don in kai ziyara ba tare da sanarwa ba. Na hau motata Jeep na nufi ofis, amma sai na yanke shawarar yin ‘yin ziyarar ba-zata’ ga wasu 'yan sanda a kan hanya – domin in ga irin yadda suke gudanar da aikinsu. A wani shingen bincike “checkpoint” dake titin Herbert Macaulay, wasu matasan 'yan sanda suka tsaida ni. Wani karamin dan sanda (constable) ya kalle ni yace: "Kai saurayi, ina zaka ne da motar mahaifinka?" Ya bukaci takardun motar da shaidar lasisin tuƙi. Na ce masa sunana Moha...
PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu a 2027

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu a 2027

Duk Labarai
Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi mambobinta da ke nuna goyon bayan sake zaɓen Shugaba Tinubu na APC a 2027. Cikin wata sanarwa da sakataren yaɗa labaran jam'iyyar Hon. Debo Ologunagba ya fitar, PDP ta bayyana hakan da ta ce wasu mambobinta na yi a matsayin yi mata zagon-ƙasa. ''Abin taƙaici ne abinda wasu mambobinmu ke yi a kafafen yaɗa labarai, inda maganganunsu da ayyukansu ke nuna goyon baya ko yin wani abu da bai wa ɗan takarar APC nasara a zaɓen 2027,'' a cewar sanarwar. PDP ta ce hakan ya saɓa wa dokokin da suka kafa jam'iyyar, kuma barazana ce ga ci gaba da wanzuwar jam'iyyar. Jam'iyyar ta kuma ce hakan zai kawo tarin matsalolin da za su haifar da rarrabuwar kawuna a cikinta, wanda kuma cewarta idan ba a magance su ba za su janyo wa jam'iyyar rashin ...
Ƴansanda sun saki Omoyele Sowore bayan kwanaki 2 yana tsare

Ƴansanda sun saki Omoyele Sowore bayan kwanaki 2 yana tsare

Duk Labarai
Rundunar ƴansandan Najeriya ta saki ɗangwagwarmaya, Omoyele Sowore bayan kiraye-kirayen da aka yi na buƙatar a sake shi. Tsohon ɗantakarar shugaban ƙasan ne ya bayyana haka a shafinsa na Facebook, inda ya alaƙanta sakin nasa da nasarar kiraye-kiran sakin nasa da aka yi. Ya rubuta cewa, "Ƴansandan Najeriya sun amsa buƙatar ƴan gwagwarmaya. Yanzu haka an sake ni daga tsare ni da aka yi ba bisa ƙa'ida ba." Sai dai ya ce babu wani abin farin ciki a sakin, "amma ina godiya gare ku da jajircewar da kuka yi ba tare da gajiyawa ba." Tun da farko, wasu matasa ne suka gudanar da zanga-zanga a Abuja da Legas da wasu biranen ƙasar, inda suka buƙaci ƴansanda su sake shi ba tare da ɓata lokaci ba. A ranar Laraba ne da ƴansanda suka gayyace shi domin amsa wasu tambayoyi, sannan rundunar ta...
Labari Me Dadi: Gwamnatin Tinubu zata gina Titin Jirgin kasa irin na kasashen Turai da zai rika yawo a cikin gari a Kano dan rage cinkoso

Labari Me Dadi: Gwamnatin Tinubu zata gina Titin Jirgin kasa irin na kasashen Turai da zai rika yawo a cikin gari a Kano dan rage cinkoso

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnatin Tarayya na shirin samar da titin jirgin ƙasa wanda zai riƙa zirga-zirga a cikin birnin Kano don rage cunkoson ababen hawa. Hon. Abubakar Kabir Abubakar, Shugaban Kwamitin Majalisar Wakilai kan Kasafin Kuɗi ne ya bayyana haka inda ya ce aikin zai ci kimanin Naira tiriliyan ɗaya da rabi. An shirya wannan aikin ne domin rage cunkoson ababen hawa da kuma samar da wadata ga tattalin arziƙi jihar da zarar an kammala shi. Hon. Bichi ya kuma bayyana cewa akwai wasu ayyuka da...
Kalli Bidiyo: Bayan Sakoshi, Sultan ya bayar da labarin halin daya tsinci kansa a hannun Hukumar DSS, yace yace ya sha kuka sosai

Kalli Bidiyo: Bayan Sakoshi, Sultan ya bayar da labarin halin daya tsinci kansa a hannun Hukumar DSS, yace yace ya sha kuka sosai

Duk Labarai
Shahararren me watsa labarai a kafar Tiktok da ake cewa, Sultan ya bayyana irin kalubalen da ya fuskanta bayan da aka kamashi saboda zargin yada labarin cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bashi da lafiya. Ya fadi haka ne a hirar da aka yi dashi bayan bayar da belinsa. Inda ace ya bayar da labari yanda aka kamashi daga gida har zuwa gidan yari da kotu. Yace yasha kuka sosai. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7536113797556112696?_t=ZS-8yhZEBAm7Xt&_r=1 https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7536113416595934469?_t=ZS-8yhZt8lHbaS&_r=1
Allah Sarki: Wallahi Aure Nake So Amma Babu Hali Saboda Maraicina” Inji Wannan Baiwar Allah, Ji Labarinta me ban tausai

Allah Sarki: Wallahi Aure Nake So Amma Babu Hali Saboda Maraicina” Inji Wannan Baiwar Allah, Ji Labarinta me ban tausai

Duk Labarai
"Wallahi Aure Nake So Amma Babu Hali Saboda Maraicina" "Sunana Rabi'atu Rabi'u. Ni 'ýar garin Gwarzo ce, Unguwar mu daya da mataimakin Gwamnan Kano. Jama'a Wallahi Aure nake so, na jima da isa aure, saidai na kasance marainiya, mahaifina ya rasu mahaifiyata karfin ta ya kare abibda za mu ci ma wahala yake yi mana. Shi yasa nake rokon al'umma don Allah su taimaka su yi min aure ko su yi min kayan daki sabida bana so halin da nake a ciki ya jefa ni cikin hàŕķar bànźa. Saboda akwai tashin hankali a ce mace kamar ni ina son aure amma babu halin a yi min aure. Daga Nasiru S. Abdullahi
Umar Bazaza ya nemi a bashi auren dalibai mata da suka ciwo gasar Turanci ta Duniya

Umar Bazaza ya nemi a bashi auren dalibai mata da suka ciwo gasar Turanci ta Duniya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ina mai baiyana farin cikina na ganin 'yan iwanmu mata, kannen mu kuma 'yan kasar mu Nijeriya, kuma 'yan jihata ta Yobe daya kuma 'yar garina na Poatiskum samum damar lashe gasar Turanci ta duniya. Tabbas Babu Abunda za mu cewa Allah sai godiya zaboda ba karamar nasara bane samun Irin wannan a kasar musanman jiharka kma garinka. Muna rokon Allah Ya jikan wanda ya assasa wannan makarantar wato marigayi Gwamna Mamman Bello. Wanda dalilin makarantar har 'yan uwanmu suka samu ilmin d...
A Karshe Dai Mutumin Da Ya Yi Tattaki Daga Jigawa Zuwa Kano Domin Ganin Gwamna Abba Kabir Ya Isa Kofar Fadar Gwamnatin Kano, Inda Ya Ce Ko Zai Yi Shekara Guda Ba Zai Tafi Ba Har Sai Ya Ga Abba

A Karshe Dai Mutumin Da Ya Yi Tattaki Daga Jigawa Zuwa Kano Domin Ganin Gwamna Abba Kabir Ya Isa Kofar Fadar Gwamnatin Kano, Inda Ya Ce Ko Zai Yi Shekara Guda Ba Zai Tafi Ba Har Sai Ya Ga Abba

Duk Labarai
A Karshe Dai Mutumin Da Ya Yi Tattaki Daga Jigawa Zuwa Kano Domin Ganin Gwamna Abba Kabir Ya Isa Kofar Fadar Gwamnatin Kano, Inda Ya Ce Ko Zai Yi Shekara Guda Ba Zai Tafi Ba Har Sai Ya Ga Abba A lokacin da yake hanyar tahowa dai, gwamnatin Kano ta bakin kakakin Gwamna Abba ya umarci mutumin da ya koma gida amma duk da haka ya bijire ya taho. Me za ku ce?