Friday, February 6
Shadow

Cutar Zazzabin Lassa ta kkàshè mutane 10 a Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa, cutar zazzabin Lassa ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 10 a Najeriya.

Lamarin ya farune a jihohin Bauchi, Ondo, Taraba, Edo, Benue, Gombe, Kogi, da Ebonyi.

A shekarar da muke ciki, cutar ta kashe jimullar mutane 80 a kananan jihohi 63 na jihohi 11.

Hukumar kula da lafiya ta kasa, NCDC ce ta bayyana hakan a sanarwar da take fitarwa ta mako-mako.

Karanta Wannan  Ma'aikata ne suka yi yawa a jihar mu shiyasa muka kasa biyan mafi karancin Albashi na 70,000 inji Gwamnan Borno, Zulum

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *